Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul-Bait (a.s) ya habarta maku cewa tare da halartar gungun mabiya mazhabar shi'a, an gudanar da wani gagarumin taron karawa juna sani kan batun Karbala mai taken "Sakon Karbala" a birnin Calcutta na kasar Indiya, inda a cikin wannan taron mabiya addinai da dama sun halarta.
20 Agusta 2024 - 07:07
News ID: 1479522